Kasar Sin na kan gaba a duniya a fannin neman samun ikon mallakar kira
Kungiya mai kula da ikon mallakar ilimi da kira ta duniya ta gabatar da wani rahoto a ranar 21 ga wata cewa, a shekarar 2017, kasar Sin ta riga ta zama kasa ta biyu a duniya mafi neman samun ikon mallakar kira. Kana wasu kamfanonin kasar Sin 2, wato Huawei da ZTE, sun zama kamfanonin da suka fi neman samun ikon mallakar kira.(Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku