in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin na fatan hada kai da sabon sakataren harkokin wajen Amurka wajen ci gaba da raya huldar da ke tsakanin kasashen 2
2018-03-14 19:19:34 cri

Yau Laraba Lu Kang, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin ya bayyana a yayin taron manema labaru da aka saba shiryawa a nan Beijing cewa, Sin na son hada kai da sabon sakataren harkokin wajen Amurka wajen ci gaba da raya huldar da ke tsakanin kasashen 2 ba tare da wata tangarda ba.

A jiya ne, shugaban Amurka Donald Trump, ya sanar da maye gurbin sakataren harkokin wajen kasar Rex Tillerson da Mike Pompeo, shugaban hukumar leken asiri na kasar wato CIA. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China