in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tawagar wakilan kasar Sin sun gabatar da sakamakon taron JKS karo na 19 a Kenya
2018-01-26 20:46:35 cri

Bisa gayyatar da jam'iyyar Jubilee ta kasar Kenya ta yi mata, tawagar wakilan jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin ta ziyarci Kenya daga ranar 24 zuwa yau Jumma'a 26 ga wata, inda ta yi wa jam'iyyar Jubilee da sassa daban daban na Kenya cikakken bayani kan ruhun taron JKS karo na 19 da muhimman sakamakon da aka samu a yayin taron, kana ta yi bayani kan tunanin Xi Jinping na gurguzu mai halin musamman na kasar Sin a sabon zamanin da ake ciki, tare da gabatar da kyawawan dabarun JKS game da kara karfin ci gaban jam'iyyar. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China