Yau Juma'a, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya isa birnin Da Nang na kasar Vietnam, don halartar kwarya-kwaryar taron kolin APEC karo na 25, tare kuma da gudanar da ziyarar aiki a kasar.
Daga bisani kuma, shugaba Xi zai kai ziyarar aiki a kasar Laos. (Bilkisu)