Shugabannin Sin da Amurka sun kira taron manema labaru tare
2017-11-09 19:04:25
cri
A yau Alhamis, shugaban kasar Sin Xi Jinping, da takwaransa na Amurka Donald Trump, wanda ke ziyarar aiki a kasar Sin, sun gana da manema labaru tare, a babban dakin taron jama'a dake birnin Beijing. (Bello Wang)