in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Nijeriya za ta bude jami'ar nazarin harkokin man fetur ta farko a Afrika
2017-10-18 10:24:34 cri

Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, ya rattaba hannu kan kudurin kafa jami'ar nazarin harkokin man fetur, wadda za ta zama irinta ta farko a nahiyar Afrika.

Jami'ar za ta samu mazauni ne a jihar Delta dake yankin kudancin kasar, inda za ta mai da hankali kan darrusan injiniya da fasahohi da suka jibanci man fetur.

Nijeriya ita ce kasar da ta fi kowace samar da man fetur a Afrika, kuma ta kasance ta 6 a duniya. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China