in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Liu Yunshan ya jaddada bukatar fadada dashen itatuwa don kiyaye muhalli
2017-08-30 20:37:37 cri
Zaunannen mamban ofishin siyasa na kwamitin tsakiya na Jam'iyyar Kwaminis ta Sin Liu Yunshan, ya gana da 'yan tawagar ba da rahoto game da batun gandun daji na Saihanba a yau Laraba, inda a madadin shugaban kasar Xi Jinping, ya jinjinawa 'yan tawagar, da jami'ai, da ma'aikakan gandun dajin.

A yayin ganawar, Liu ya ce, mazauna gandun dajin Sai Hanba, na dagewa kan aikin dasa 'yayan itatuwa a cikin shekaru 55 da suka gabata, ta yadda suka kai ga mai da hamada zawa daji. Ya ce hakan ya zama abin koyi a fannin kiyaye muhallin halittu. (Bilkisu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China