Ziyarar Wang Yi a Afghanistan da Pakistan ta samu gagarumar nasara
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang ya bayyana a yau Litinin cewa, ziyarar da ministan harkokin wajen kasar Mista Wang Yi ya kai kasashen Afghanistan da Pakistan ta samu gagarumar nasara, kasashen biyu suna nuna ra'ayi mai kyau ga juna, wannan wani muhimmin mataki ne wajen kyautata dangantakar dake tsakanin su. (Bilkisu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku