Xi Jinping zai je Hongkong don halartar bikin cika shekaru 20 da dawowarta kasar Sin
Daga ranar 29 ga watan Yuni zuwa ranar 1 ga watan Yulin bana, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai je yankin Hongkong, don halartar gagarumin bikin cika shekaru 20 da dawowar yankin kasar Sin, gami da bikin rantsar da gwamnatin Hongkong karo na biyar, tare kuma da yin rangadin aiki a Hongkong.(Murtala Zhang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku