A yau da safe ne, firaministan kasar Sin Li Keqiang da shugabar gwamnatin Jamus madam Angela Merkel suka gana da manema labaru cikin hadin gwiwa, inda mista Li ya yaba wa madam Merkel kan yadda Jamus ta nuna goyon baya ganin kungiyar tarayyar Turai ta martaba yarjejeniyar da aka tanada cikin batu na 15 a cikin takardar shigar kasar Sin cikin kungiyar cinikayya ta duniya wato WTO. (Tasallah Yuan)