170522-hira-da-gwamnan-Kaduna.m4a
|
Yau Litinin ranar 22 ga wata, abokin aikinmu Murtala ya zanta da Gwamna Nasir El Rufa'i wanda shi da tawagarsa ke ci gaba da ziyara birnin Shijiazhuang na lardin Hebei dake kasar Sin, game da muhimman batutuwan da suka kawo shi kasar Sin. Ga yadda tattaunawar ta kasance.(Murtala Zhang)