170522_ziyara.m4a
|
Yanzu haka wata tawagar gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin gwamnan jihar Malam Nasiru El-Rufa'I tana wata ziyarar kulla hadin gwiwa a lardin Hebei dake nan kasar Sin, kuma daga nan birnin Beijing an zanta da wakilinmu Saminu Al-Hassan wanda yake lardin na Hebei don jin makasudin wannan ziyara da kuma sassan da bangarorin biyu suke fatan inganta hadin gwiwa a tsakaninsu.
Ga yadda hirar ta kasance.