in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin tana faranta rayukan masu ilmin kimiyyar samaniya
2016-09-16 12:10:55 cri

A jiya Alhamis ne kasar Sin ta harba kumbon gwaje-gwaje na Tiangong-2 zuwa sararin samaniya cikin nasara.

Dangane da hakan ne kuma shahararriyar mujallar Halittu ta "Nature" da ake wallafawa a kasar Birtaniya, ta bayyana cewa, na'urorin gwaje-gwajen kimiyya da kumbon ke dauke da su, kasashen Sin da Turai ne suka sarrafa su cikin hadin gwiwa.

Mujallar ta ce, sakamakon gudanar da karin irin wadannan ayyuka cikin hadin gwiwa tsakanin Sin da kasashen waje, ya sa kasar Sin kasancewa wuri da ke iya faranta rayukan masu ilmin kimiyyar sararin samaniya na kasa da kasa, a fannin gwajin ilmin kimiyyar sararin samaniya. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China