in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mali:Ya kamata a tantance da kuma aiki da ilimi ko hikima wajen murkushe kungiyoyin ta'addanci
2016-08-17 11:03:39 cri
Tsohon firaministan Mali Moussa Mara ya ba da shawarar yin aiki da ilimi ko hikima wajen kokarin murkushe kungiyoyin ta'addanci a kasar. A wata tattaunawar da kamfanin dillancin labarai na Xinhua, ya sanar da cewa yaki da kungiyoyin 'yan ta'adda na bukatar a tantance, kuma a yi aiki da ilimi domin kungiyoyin sun kafu cikin wasu yankuna da al'ummomi, a dalilin karuwar tashe tashen hankali a arewa da tsakiyar kasar. (Laouali Souleymane)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China