in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin ya bayyana aikin da Sin ta yi domin sassauta yanayin Sudan ta Kudu
2016-07-26 21:39:25 cri
A yau Talata ne, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin, Lu Kang ya bayyana aikin da Sin ta yi domin sassauta yanayin siyasar kasar Sudan ta Kudu.

Lu Kang ya ce, bayan da al'amura suka sauya a Sudan ta Kudu, Sin ta tattauna da masu shiga tsakani kan batun Sudan ta Kudu, da kokarin tabbatar da sulhu tsakanin bangarorin kasar Sudan ta Kudu, domin sa kaimi ga bangarorin da su tsagaita bude wuta da farfado da yin shawarwari tsakaninsu cikin hanzari.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China