in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Togo za ta kafa yankin bunkasa albarkatun noma na farko a Febrairun 2017
2016-07-20 11:11:25 cri

Kasar Togo ta bayyana niyyarta ta kafa wani yankin bunkasa albarkatun noma na farko a cikin watan Febrairun shekarar 2017 a yankin Kara dake arewacin kasar, tare da taimakon kudi daga bankin ci gaban Afrika (BAD), in ji gwamnatin Togo a ranar Talata.

Burin na shugabannin Togo shi ne na gina wani muhimmin yankin noma tare da dora muhimmanci sosai wajen sarrafawa albarkatun noman ta hanyar fasahohin zamani, in ji gwamnatin. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China