in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Morocco ta kaddamar da gidauniyar yakar tsattsauran ra'ayin addini a Afrika
2016-06-16 09:45:00 cri

A jiya Laraba kasar Morocco ta kaddamar da wata gidauniyar addini, wacce za ta yaki karuwar tsattsauran ra'ayin addini a Afrika, sannan ta tabbatar da ganin harkokin addinin ba su wuce gona da iri ba a nahiyar ta Afrika.

Sarkin Morocco Mohammed VI shi ne ya jagoranci kafa gidauniyar a lokacin taron malaman addinai daga kasashen Afrika 31.

Cibiyar za ta hada kan malamai addinin Islama, ta yadda za su samu damar gudanar da al'amurran addini da karantar da mabiya muhimmancin zaman lafiya, da yin biyayya ga koyarwar addanin musulunci a kasar Morocco, dama sauran kasashen Afrika.(Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China