in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Najeriya ya dauki hutun binciken lafiya sakamakon ciwon kunne a birnin London
2016-06-07 09:41:39 cri
Shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya bar Abujan Najeriya zuwa birnin London na Burtaniya a ranar Litinin, domin neman maganin ciwon kunnen dake yake fama da shi, a cewar wata sanarwar fadar shugaban kasa.

Shugaba Buhari ya dauki hutun binciken lafiya na kwanaki goma domin kai ziyara a birnin London, inda zai samu ganin wani kwararren likitan kunne, hanci da kuma makoshi domin wani binciken lafiya, in ji wannan sanarwa. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China