in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin ta yi bayani game da kalaman shugaban Amurka kan batun tekun Nanhai
2016-05-24 20:56:46 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hua Chunying ta mayar da martani game da kalaman da shugaba Obama na kasar Amurka ya yi kan batun tekun Nanhai a yayin da yake ziyara a kasar Vietnam cewa, kamata ya yi kasashen waje su girmama kokarin da kasashen da ke yankin tekun Nanhai suke yi wajen tabbatar da zaman lafiya a yankinsu, kuma bai kamata su keta dokokin yankuna da kawo illa ga kiyaye zaman lafiya a yankin ba. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China