in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Manya labarai daga kafofin labarai na Najeriya
2016-05-03 20:01:54 cri
Gwamnatin Najeriya ta ce za ta biya kudin tallafin man fetur daga rarar da ta samu a watanni 4 na farkon wannan shekara ta 2016.

Hakan dai na kunshe ne cikin tsarin da hukumar kayyade farashin mai ta kasar ta fitar a ranar Litinin.(Saminu Alhassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China