in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
AU da Somaliya na shirin bullo da sabbin dabaru domin yaki da ta'addanci
2016-04-25 10:20:15 cri

Kasar Somaliya da kungiyar tarayyar Afrika (AU) na shirin bullo da wasu sabbin darabun tsaro domin taimakawa ga fuskantar barazanar ta'addanci a wannan kasa dake kusurwar Afrika.

Manzon musamman na shugabar kwamitin kungiyar tarayyar Afrika (SRCC) game da kasar Somaliya, mista Francisco Madeira, ya samu ganawa tare da mataimakin firaministan kasar Somaliya, Mohamed Omart Arte, domin tattaunawa batutuwa da suka jibanci ayyukan dake gudana a kasar ta Somaliya. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China