in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin ya bukaci a warware batutuwa game da korafe-korafen jama'a
2016-04-21 20:49:02 cri

Kwanan baya, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya nemi a dauki matakan magance korafe-korafen jama'ar kasar, inda a cewarsa, ya zama wajibi a dauki cikakkun matakai na rubanya kokarin share wa jama'a kukansu yadda ya kamata, a kokarin kiyaye hakkokinsu da moriyar al'umma bisa doka yadda ya kamata. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China