Friday    Apr 18th   2025   
in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
AU ta bukaci a gudanar da zabe mai tsabta a kasashe mambobinta shida
2016-03-20 18:27:32 cri
Nkosazana Dlamini-Zuma, shugabar kungiyar tarayyar Afrika AU, ta bukaci a gudanar da sahihin zabe mai inganci cikin lumana a kasashe 6 wadanda mambobi ne na kungiyar.

A yau Lahadi ne, 6 daga cikin kasashe mambobin kungiyar ta AU suke gudanar da zabuka da kuma kuri'ar raba gardama.

Sanarwar tace, kasashen da ake gudanar da zabukan sun hada da Benin, da Niger, da Cape Verde, da kuma Congo. Sai kuma yankin Zanzibar na kasar Tanzaniya, yayin da a kasar Senegal ake kada kuri'ar raba gardama.(Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
Ra’ayoyinku(0 Ra’ayoyinku)
Babu sako tukuna, muna jiranku !
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China