in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Xi ya yi bayani kan manufar Sin game da yankin Gabas ta Tsakiya a hedkwatar AL
2016-01-22 09:30:06 cri

A jiya Alhamis ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi jawabi a hedkwatar kungiyar hada kan kasashen Larabawa dake Alkahira, fadar mulkin kasar Masar, inda ya yi bayani kan manufofin da kasarsa ke aiwatarwa a yankin Gabas ta Tsakiya. Shugaba Xi ya jaddada cewa, kasar Sin tana fatan a taimaka wajen cimma burin shimfida zaman lafiya da kwanciyar hankali a shiyyar, kuma tana fatan za a kara mai da hankali kan moriyar al'ummomin kasashen da ke shiyyar yayin da ake tsara tsarin dake shafar kasashen.(Jamila)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China