in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Uganda ta yi kira a mai da hankali kan dalilan janyo kaifin kishin addini a Afrika
2015-10-27 10:33:02 cri

Kasar Uganda ta bayyana cewa, kasashe ba neman gaggauta cimma daukar matakan soja za su yi ba domin warware matsalar kaifin kishin addini a Afrika, abin muhimmaci shi ne su auna dalilan dake janyo hakan yadda ya kamata.

Kasar Uganda ta zo karshen wa'adinta na shekara guda a matsayin shugabar babban taron MDD karo na 69 (AGNU), kana shekaru biyu da suka gabata da kasar ta shugabanci kwamitin tsaro na MDD a matsayin mamba ba ta din din din ba. Haka kuma, kasar ta kasance mamba ta kwamitin zaman lafiya da tsaro na kungiyar tarayyar Afrika (AU). (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China