150921murtala.m4a
|
Yayin da jakadan kasar Sin dake Najeriya Mista Gu Xiaojie ke ci gaba da ziyarar aiki a jihar Sokoto, wakilinmu Murtala Zhang ya samu damar zantawa da gwamnan jihar, kana tsohon kakakin majalisar wakilai na tarayyar Najeriya Alhaji Aminu Waziri Tambuwal, inda ya bayyana aikin da yake gudanarwa a matsayin gwamnan Sokoto.
Yanzu ga hirarsu.