in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MDD ta kaddamar da shirin ba da horo ga mata masu kamfanoni a Afrika ta Kudu
2015-07-02 11:14:09 cri

MDD ta kaddamar a ranar Laraba, a birnin Pretoria, hedkwatar kasar Afrika ta Kudu, da wani shirin kai da kawo na ba da horo ga mata masu kamfanoni.

Shirin mai taken "iLearn" na daya daga cikin ayyukan daga tushe na kyauta kan shafin yanar gizo, in ji MDD-Mata, wata cibiyar da babban taron MDD ya kafa domin tabbatar da daidaici tsakanin jinsuna da samar wa mata 'yancin gudanar da harkokinsu da kansu.

Shirin iLearn, da aka kaddamar a Pretoria, na samar da wani dandali inda mata masu kamfanoni ke bayyana tarihinsu bisa lafazinsu da kuma raba kwarewarsu da sauran mata. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China