in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Afrika ta kaddamar da shawarwari kan yankin kasuwanci bisa 'yanci na nahiyar
2015-06-16 10:52:22 cri

Shugabannin kasashen Afrika sun amince da kaddamar da shawarwari kan kafa wani yankin kasuwanci bisa 'yanci na nahiyar nan zuwa nan da shekarar 2017, bayan sun rattaba hannu a makon da ya gabata kan wata yajejeniyar da ke da nufin kafa wani babban yankin kasuwanci bisa 'yancin da ke kunshe da kasashe 26.

Shugaban kungiyar tarayyar Afrika (AU) a wannan karo, kana shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya ba da sanarwa a ranar Litinin a yayin taron kungiyar AU a birnin Johannesburg na kasar Afrika ta Kudu cewa, an bude shawarwari kan yankin kasuwanci bisa 'yanci na nahiyar (CFTA). (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China