in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Zimbabwe na son rage wahalar samun takardar Visa ga Sinawa masu yawon bude ido
2014-11-20 13:48:34 cri

Ministan yawon bude ido na kasar Zimbabwe, Walter Mzembi, ya bayyana cewa, gwamnatin kasarsa na shawarwari tare da hukumomin da abin ya shafa na kasar Sin domin bullo da takardun Visa a nan gaba ga Sinawa masu yawon bude ido dake ziyartar kasar Zimbabwe. Mista Mzembi ya shaidawa manema labarai da jakadun kasashen waje a yayin wani dandali kan yawon bude ido a birnin Harare cewa, akwai wasu shirye shiryen da ake aiwatarwa a halin yanzu domin saukakawa 'yan kasar Sin samun takardun Visa da zaran zuwansu. A halin yanzu, ya kamata Sinawa su sami takardunsu na Visa na Zimbabwe kafin su yi tafiya. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China