in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jam'iyyar ANC a Togo ta tsai da Jean-Pierre Fabre a matsayin 'dan takara a zaben shugaban kasa na 2015
2014-10-13 10:44:13 cri

Bayan kammala babban taron jam'iyyar na kwanaki biyu, jam'iyyar adawa ta ANC ta tsai da a ranar Asabar 'dan takararta Jean-Pierre Fabre a matsayin 'dan takara a zaben shugaban kasar Togo da aka tsai da shiryawa a farkon watannin uku na shekarar 2015.

Mista Fabre ya yi fice sosai a tsawon shekaru da dama a fagen siyarar kasar Togo domin kasancewarsa a tsawon shekaru a matsayin sakatare janar na jam'iyyar adawa ta UFC da ta aza shi a matsayin 'dan takara a zaben shugaban kasa na watan Maris din shekarar 2010. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China