in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Togo ta yi bikin cikon shekaru 54 na samun 'yancin kasar
2014-04-28 09:18:54 cri

Kasar Togo ta yi bikin cikon shekaru 54 da samun 'yancin kasar a ranar Lahadi, kuma ta shirya wani gagarumin atisayen soja da na farar hula na tsawon sa'o'i uku, tare da samun halartar kungiyar sojojin kida ta rundunar sojojin kasar Ghana a matsayin babbar bakuwar musammun da aka gayyato, bikin kuma da aka shirya a kallacin sabuwar fadar shugaban kasa dake birnin Lome. Shugaban kasar Togo Faure Gnassingbe ne ya kunna wutar samun 'yancin kasar a dandalin samun 'yancin kasar. A cikin jawabinsa zuwa ga al'ummar kasar Togo baki daya, mista Faure Gnassingbe ya gabatar da jadawalin samun cigaban kasar zuwa kashi uku. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China