Khama da sauran 'yan takara biyu wato dan jam'iyyar BCP Gilson Saleshando da kuma dan jam'iyyar BDP, Duma Boko za su fafata a zaben shugaban kasar da za a shirya a watan Oktoba.
Za a gudanar da zaben kasar a ranar 24 ga watan Oktoba na bana, kuma za a zabi membobin majalisar dokokin kasar 57 da membobin majalisar dokokin jihohin kasar 490. (Zainab)