in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Zambiya ya tsige ministan shari'a
2014-08-29 10:00:38 cri

Shugaban kasar Zambiya, Michael Sata ya tunbuke ministansa na shari'a, Wynter Kabimba. Haka kuma an kori shi Kabimba daga mukaminsa na sakatare janar na jam'iyyar FP mai mulki, in ji fadar shugaban kasar a cikin wata sanarwar da aka aike wa jaridun kasar a ranar Alhamis, ba tare da ba da wani karin haske ba kan wannan mataki.

Ministan tsaron kasar Edgar Lungu ne, zai rike kujerar ministan shari'a da ta sakatare janar na jam'iyyar FP. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China