in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
SADC ta bukaci a aiwatar da jadawalin aikin da aka cimma a Madagascar
2014-08-21 10:51:37 cri

Zaman taro karo na 34 na shugabannin kasashe da gwamnatocin kasashen mambobi na kungiyar SADC, da ya gudana a birnin Victoria Falls na kasar Zimbabwe, daga ranakun 17 da 18 ga watan Agusta, ya bukaci da a aiwatar jadawalin aikin da aka cimma domin fitar da kasar Madagascar daga rikicin siyasa, a cewar wata sanarwa ta kungiyar SADC a ranar Laraba.

Game da batun kasar Madagascar, dandalin ya jaddada niyyarsa na tallafawa kasar a cikin tsarin shawarwari da sasantawa da kuma batun sake gina kasar, in ji wannan sanarwar. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China