Jacob Zuma ya yi rantsuwar kama aiki na wa'adi na biyu
A yau Asabar Mista Jacob Zuma, shugaba mai ci na kasar Afirka ta kudu ya yi rantsuwar kama aiki a matsayin shugaban kasar a karo na biyu bisa wa'adin shekaru biyar a Pretoria, babban birnin kasar, inda shugabannin kasashe daban daban tare da sauran baki fiye da dubu 20 suka halarci bikin. (Sanusi Chen)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku