Chen Changzhi, mataimakin shugaba na cikakken kwamitin majalisar wakilan jama'a ta kasar Sin shi ne zai wakilci Shugaba Xi Jinping a wajen wannan biki da za'a yi a ranar Asabar din nan mai zuwa, in ji kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin Qin Gang lokacin da yake bayani ga manema labarai a Laraban nan. (Fatimah Jibril)