in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Chadi ya taya Sin murnar cika shekaru 64 da kafuwar sabuwar kasar
2013-10-02 16:43:55 cri
Shugaban kasar Chadi Idriss Deby Itno ya aiko da sakon taya murnar cika shekaru 64 da kafuwar sabuwar kasar Sin inda ya yi fatan hadin gwiwa da kasar zai inganta.

A sakon da ya aiko ma takwaransa Shugaba Xi Jinping,a ranar talatan nan 1 ga watan oktoba,Mr Deby ya jinjina ma kyakkyawan dangantakar dake tsakanin kasashen biyu tare da fatan inganta shi zuwa sabon matsayi nan gaba domin amfanawa al'ummomin kasashen.

Ya ce huldar dake tsakanin Sin da Chadi da aka farfado da shi shekaru 6 da suka gabata ya zama abin koyi a bayyane. (Fatimah Jibril)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China