Jefa kuri'a da kuma turawa abokanka domin samun izinin yin ziyara a jihar Xinjiang kyauta

An kaddamar da aikin "Kyan surar jihar Xinjiang", inda masu karatu na gida da na wajen kasar Sin za su iya jefa kuri'a ta hanyar yin amfani da IPAD da wayar salula da dai sauransu a kokarin kasancewa cikin wannan aiki. A waje daya kuma, yayin da kuke tsokane kwarakwatan idanunku da hotunan dake bayyana ni'imtattun wurare na jihar Xinjiang, kuna iya jefa kuri'a domin zaben hotunan da kuka fi so, kuma ku ba da sharhi a kansu, kuna da damar samun kyaututtuka iri daban daban. Adadin jefa kuri'a da na turawa abokanka zai taimaka maka wajen samun damar yin nasara. Me ake jira? Sai a gaggauta shiga wannan gasar kacici kacici.

Babbar Kyauta: Ziyarar Xinjiang, mutane 1

Kyauta ta farko: Yadunan kawata tebur, mutane 5

Kyauta ta biyu: Ingantaccen kayan siliki na Sin, mutane 10

Kyauta ta uku: Kayan aikin ofis, mutane 20

Latsa nan domin samun adireshin IPAD.

Wang Wenlan, dan jarida, kuma mai ba da taimako ga babban editan jaridar China Daily. Wanda kuma shi ne mataimakin shugaban kungiyar masu daukar hotuna na kasar Sin, mataimakin shugaban kungiyar masu daukar hotunan wasannin motsa jiki, memban kwamitin nazari kan fasahar daukar hotunan labaru na kasar Sin. Ya taba halartar ayyukan zaben nagartattun hotuna da aka shirya a kasar Sin, har ma da wasu kasashen duniya sau da dama.Wang Dongmei, mataimakiyar shugaban gidan rediyon kasar Sin, CRI, kana mataimakiyar babban sakataren kungiyar 'yan jaridu ta kasar Sin, daya ce daga cikin nargatattun 'yan jaridu 100 na kasar Sin.Liu Jiansheng, dan jarida na kamfanin dillancin labaru na kasar Sin (Xinhua) wanda ya yi suna a kasar Sin a fannin daukar hoto. Ya taba samun lambar yabo ta zinare wajen watsa labaru a kasar Sin.

Aghaeze Sunday Osuonye

Ma'aikacin jaridar This Day ta Najeriya


• Yaro na duba 'yan jarida daga kasashen Afrika

• Masallaci a birnin Kashgar

• Yanayin da ake ciki a daren birnin Kashgar

• Dalibai na jin dadin zaman rayuwa a makarantar jihar Xinjiang

OJISUA PHILIP ALABA

Ma'aikacin jaridar The Guardian ta Najeriya


• Rakumi a gaban ni'imtattun wurare a Xinjiang

• Garin kankara a dutsen da ke iyakar kasashen Sin da Pakistan

• Yarinya ta kabilar Uyghur na sayar da huluna

• Dan jaridar Nijeriya na daukar hotuna a kasuwar Xinjiang da ke kasar Sin
Sauran manema labaru na kasashe daban daban

ATEF MAHMOUD SOLIMAN HASSAN (Masar)

Huang Wenhua (China)

Gao Lianzhong (China)

MUHAMMAD AFZAAL (Pakistan)

NUR HARYANTO (Indonesia)

HAGHGOOYE HAGHIGHI MOSTAFA (Iran)

TAHIR UN (Turkey)

ALATAN TAVUZ (Turkey)

ALOWAYYID OWAID HAMAD B (Saudiya)

OJISUA PHILIP ALABA (Nijeriya)

AGHAEZE OSUONYE SUNDAY (Nijeriya)

Shahrizan Jeffri Aziz (Malaysia)

RASHID MUKOYA (Kenya)

MUTHOGA CHRIS WANGOMBE (Kenya)

AHMED YOUSSEF MOHAMED YOUSSEF (Masar)
Taswira
Labarai da dumi duminsu
• Ni'imtaccen wurin al'ajabi na dutsen Tianshan
A yayin ziyararmu ta ranar yaji, lokacin da muke cikin garin Kuqa, mun samu zuwa wani ni'imtaccen wurin yawon bude ido dake dutsen Tianshan. Mun samu damar ganin abubuwan al'ajabi da yawa a wannan wurin, kamar su, karamin kogin karkashin kasa da har yanzu ba'a da masaniya kan tushensa ko asalinsa ba, ruwa na fitowa daga kasa, kuma ruwa na malala har karkashin kasa kafinsu shiga a wani wuri nan da nan. Bugu da kari, a cikin wannan kwazazzabo
• Gundumar Kuche ta jihar Xinjiang tana da kyau
A ranar 19 ga wata, mun isa gundumar Kuche, wato tsohuwar kasar Qiu Ci cikin shekaru aru aru da suka gabata. Da farko dai, mun kai ziyara wata makarantar sakandare ta gundumar, wato makarantar sakandare ta ( 4 ) ta gundumar Kuche. Kusan, a cikin wannan makaranta, mun ga kome da kome, kamar su babban ginin dake gudanar da harkokin karatu, dakunan kwanan dalibai, dakin cin abinci da filayen motsa jiki, dukkansu sabbi ne.
• Kayataccen gabar kogi na Xinjiang dake kasar Sin
Yankin gabar teku na Xinjiang dake nan kasar Sin ya kasance daya daga cikin mahimman yankuna da ake tunkaho da su a fagen sha`anin yawon shakatawa a kasar Sin.Saboda irin kyawun yanayi da sirrai iri-iri da suka hadar da fulawoyi masu ban sha`awa da yankin keda su, ya sanya a ko wanne lokaci yake daukar hankulan baki `yan yawon bude idanu dake shigowa nan kasar Sin a kullum.
Fahimtar jihar Xinjiang
• Manoman jihar Xinjiang suna jin dadin zaman rayuwarsu ta hanyar raya ayyujan gona bisa ilmin kimiyya
• Bayani kan yadda ake tsugunar da makiyaya a waje guda da kuma bunkasa harkokin ba da ilimi a jihar Xinjiang ta kasar Sin
• Bayani kan wata 'yar kabilar Uyghur da wani dan kabilar Kirgiz a jihar Xinjiang
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China