![]() |
|
2020-05-27 19:05:51 cri |
Kakakin ya bayyana haka ne a yayin taron manema labaru da aka gudanar yau Laraba a nan birnin Beijing.
Rahotanni na cewa, a ranar 25 ga wata ne, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasar Burundi ta sanar da kashin farko na sakamakon zaben shugaban kasar, inda aka ayyana cewa, dan takarar jam'iyyar CNDD-FDD dake mulkin kasar Evariste Ndayishimiye ya samu sama da kashi 68 cikin 100 na kuri'un da aka kada, abin da ba shi rinjaye sosai a zaben. (Bilkisu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China