Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Taruka 2 a idon Engr. Mustapha
2020-05-27 14:20:12        cri


A ranar Alhamis da ta gabata ne aka bude manyan tarukan majalisu biyu na wakilan jama'ar kasar Sin NPC da majalisar bada shawara kan harkokin siyasa CPPCC karo na 13. Dangane da tarukan ne wakiyarmu Fa'iza Mustapha, ta tuntubi wani dalibi dan Nijeriya mai karatun digiri na 3 a nan kasar Sin, Engr. Mustapha Abdulhadi, inda ya fara da bayyana ra'ayinsa game da tarukan da kuma irin ci gaban da kasar Sin ta samu cikin kankanin lokaci.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China