![]() |
|
2020-04-30 15:41:29 cri |
Sanarwar ta ce, "A wannan lokaci mai albarka, bisa kiraye kirayen da 'yan uwa da aminai suka yi daga kasashen duniya, inda suka nemi a kawo karshen yakin da ake yi a lokacin azumin watan Ramadan mai alfarma, babban kwamandan dakarun sojojin ya sanar da aniyar sojojin game da shirin tsakaita bude wutar, kuma za'a gaggauta aiwatar da shirin tsakaita bude wutar don dakatar da kai hare haren da mayakan sojojin ke kaddamarwa kan dakarun sojojin gwamnatin kasar dake samun goyon bayan MDD."
Kawo yanzu gwamnatin mai samun goyon bayan MDD ba ta ce uffan ba.(Ahmad Fagam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China