![]() |
|
2020-01-16 20:42:45 cri |
Shugaba Erdogan, wanda ya bayyana hakan yayin wani taron tantance ayyuka na 2019, wanda ya gudana a birnin Ankara a jiya Alhamis, ya ce "za mu aike da dakaru domin kiyaye halastacciyar gwamnatin kasar.
Shugaban na Turkiyya ya kara da cewa, kasar sa za fara gudanar da bincike da hako danyen mai, a yankin gabashin tekun Mediterranean, a sassan filayen da suka yi yarjejeniyar hakan da gwamnatin Libya mai helkwata a Tripoli. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China