2020-04-19 15:54:25 cri |
Cikin sanarwar da aka baiwa kofenta ga kamfanin dillancin labarai na Xinhua da yammacin ranar Juma'a, Isaac Okorafor, shugaban sashen sadarwa na babban bankin Najeriya (CBN) ya ce, wannan shi ne alkaluma na baya bayan nan na gudunmowar da ake tarawa.
A karkashin shirin na hadin gwiwa don yaki da COVID-19, Okorafor ya ce, daidaikun 'yan Najeriya da kungiyoyi masu zaman kansu, da suka hada da bankuna, suna ci gaba da bayar da gudunmawa domin tallafawa fannin kiwon lafiya da samar da muhimman kayayykin kiwon lafiya don dakile annobar COVID-19 a kasar.(Ahmad Fagam)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China