2020-04-17 21:05:52 cri |
A dayan bangaren, taron ya sake jaddada muhimmancin fadada hadin-gwiwa tsakanin kasa da kasa wajen dakile annobar, da zurfafa mu'amala da hadin-gwiwa tsakanin Sin da hukumar WHO, da ci gaba da samar da agaji ga kasashen da suke da bukata, da ba da gudummawa ga hadin gwiwar kasashen duniya na yakar annobar a fannoni daban-daban.(Murtala Zhang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China