![]() |
|
2020-03-14 15:44:25 cri |
Yayin wani taron manema labarai a Abuja, ministan ya ce mutumin ba ya dauke da kwayar cutar yanzu, don haka za a sallame shi ya koma gida bayan an kammala tantance lafiyarsa. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China