![]() |
|
2020-02-25 21:01:19 cri |
Shugaban na Sin ya bayyana hakan ne a Talatar nan, yayin zantawarsa ta wayar tarho da firaministan Habasha Abiy Ahmed. Ya ce Sin da Afirka na yin fadi tashi tare, suna kuma taimakawa juna. (Saminu Hassan)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China