2020-02-08 18:38:16 cri |
Laftanar janar Carlos Loitey, ya yi wannan rangadi ne don tantance yanayin da ake ciki a kokarin kafa hadaddiyar rundunar wanzar da zaman lafiya ta MDD da ta kungiyar tarayyar Afirka AU.
Rundunar ta kasar Sin dake yankin Darfur, ta kunshi sojojin injiniya da kuma masu tuka jiragen sama masu saukar ungulu, wadanda ke taka muhimmiyar rawa a kokarin kiyaye zaman lafiya a yankin. (Bello Wang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China