2020-01-18 17:36:20 cri |
A wannan rana kuma, Xi Jinping ya gana da shugabar gwamnatin kasar Myanmar Aung San Suu Kyi, kana sun halarci bikin musayar takardu game da hadin kan bangarorin biyu a fannonin da suka shafi siyasa, tattalin arziki da cinikayya, zuba jari, al'adu da dai sauransu. (Bilkisu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China