![]() |
|
2020-01-18 00:35:32 cri |
A nasa bangaren, shugaba Xi Jinping ya ce, Sin na nuna goyon baya ga Myanmar da ta bi hanyar da ta zaba, kuma tana fatan kara inganta 'yan uwantaka a tsakanin kasashen biyu da ma al'ummarsu, don samar da kyakkyawar makoma ta bai daya ga kasashen biyu.(Lubabatu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China