![]() |
|
2020-01-17 19:53:37 cri |
Aung San Suu Kyi ta isa fadar gwamnatin Myanmar, inda ta yi wa shugaba Xi Jinping maraba da zuwa. Daga bisani kuma suka yanke shawarar gudanar da shawarwari a tsakaninsu a gobe Asabar. Ana kuma fatan za su sake ganawa da juna a gobe Asabar, inda za su zurfafa shawarwari, game da muhimman batutuwan da suka shafi Sin da Myanmar. (Saminu)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China